Manyan mata

Duk Wanda yake Tashi yaje Masallaci Sallar Asuba Ya ALLAH Ka Kiyaye Shi Jin Kunya Duniya Da Lahira 🤲🏻
02/12/2025

Duk Wanda yake Tashi yaje Masallaci Sallar Asuba Ya ALLAH Ka Kiyaye Shi Jin Kunya Duniya Da Lahira 🤲🏻

Idan Kaine ko kece ya za kuyi?
02/12/2025

Idan Kaine ko kece ya za kuyi?

01/12/2025

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji’un
Wannan baiwar Allah Aisha Ugochi Umaru, yar asalin kabilar Ibo, ta shiga Musulunci kusan shekara ɗaya da watanni. Duk da kasancewarta sabuwar Musulma, ta dage da ibada har Allah Ya ba ta damar haddace wani yanki na Al-Qur’ani mai girma.

Rayuwarta ta kasance mai cike da ƙoƙari, da tsantseni ga addini, abin koyi ga masu neman tsayuwa kan gaskiya. Rasuwarta ta taɓa zukata, domin tana daga cikin matasa masu jajircewa wajen neman kyakkyawar makoma ta lahira.

Allah Madaukakin Sarki Ya gafarta mata, Ya yi mata rahama, Ya ba ta haske da nutsuwa a kabarinta, Ya sanya Alqur’ani ya zamo hujja gare ta.

✍️ Ministan Musabaqa

zawarawa yanzu, munfi son auren Dan saurayi Dan cacas,
01/12/2025

zawarawa yanzu, munfi son auren Dan saurayi Dan cacas,

30/11/2025

Ana Yanka Shanu 100 a kullum don ciyarwa fisabilillahi ga masu zaman makoki da masu zuwa ta'aziyyar rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi:

Gwamnatin jihar Bauchi naci gaba da ɗaukar nauyin dafa abinci da nama a ko wacce rana ana yanka shanu fiye da 100, don ciyar da masu zaman makokin rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi da masu zuwa ta'aziyyar rasuwar.

Muna fatan Allah ya gafarta masa ya sakawa gwamna da alheri

💟💟💟🙏
30/11/2025

💟💟💟🙏

AURE: Wallahi ko yau na sami mijin aure, aurena zanyi. Amma ina roƙon Allah Ya zaɓa min mafi alkhairi🤲💞
29/11/2025

AURE: Wallahi ko yau na sami mijin aure, aurena zanyi. Amma ina roƙon Allah Ya zaɓa min mafi alkhairi🤲💞

29/11/2025

DA DUMI DUMI 🔥: Nasamu Labarin Wasu Tsinan nu Sunaso Suyiwa Shugaban Mu Mai Adalci Tinubu Juyin Mulki, Muna Nan Muna Jiransu, Shege Ka Fasa, Duk Wani Munafiki Dake Ƙoƙarin Nuna Gazawar Wannan Gwamnatin Muna Rokon Allah Ya Tona Masa Asiri~ Sheik Sani Yahaya Jingir"

😄😘😍
29/11/2025

😄😘😍

Kace kana san aure ace baka dakunya. 😭
29/11/2025

Kace kana san aure ace baka dakunya. 😭

MAZA SUSAN YAKAMATAWato irin mazan nan da idan ba a tuna musu da abu ba, sai ya ɓata, ko kuma ba su yin wani abu sai mac...
29/11/2025

MAZA SUSAN YAKAMATA
Wato irin mazan nan da idan ba a tuna musu da abu ba, sai ya ɓata, ko kuma ba su yin wani abu sai mace ta motsa su ko ta tunatar da su.
A rayuwa, akwai irin wannan dabi’a a cikin maza da yawa.
Ba wai don suna son zama haka ba ne, amma halayensu sun saba da yin abubuwa ne bayan an faɗa musu.
Fahimtar irin wannan hali
Akwai maza da zuciyarsu tana ta natsuwa sosai, ba sa hanzari a wasu al’amura.
Wani lokaci mace tana ganin kamar “ba ya damu”, alhali kuwa shi yana so, amma ba ya nuna damuwa kamar yadda mace ke yi.
Wannan yana sa mata su gaji, su dinga tunani:
> “To me yasa sai in faɗa kake yi? Me yasa kai ba ka taɓa yin abu da kanka ba?”
A nan mace tana bukatar haƙuri da hikima.
Saboda halin maza ba iri ɗaya ba ne.
Wasu suna son a gaya musu kafin su yi abu, wasu kuma suna yin komai ba tare da an tuna musu ba.
Idan kina da miji ko saurayi mai irin wannan hali, kar ki rika fada da gori.
Ki dinga amfani da kalmomi masu taushi da tunasarwa cikin natsuwa.
Misali ki ce:
A gaskiya, maza suna da tunani daban da na mata.
Mata suna iya yin abubuwa da zuciya da damuwa,
amma maza suna yin abubuwa ne idan s**a ga dalili ko lokacin ya yi.
Shi yasa suke iya cewa “zan yi daga baya”, kuma daga baya sai su manta.
Ba don suna son bata rai ba ne — hakan halinsu ne.

Address

Rigasa
Abuja

Telephone

+2348128286497

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Manyan mata posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Practice

Send a message to Manyan mata:

Share

Share on Facebook Share on Twitter Share on LinkedIn
Share on Pinterest Share on Reddit Share via Email
Share on WhatsApp Share on Instagram Share on Telegram