Next Level 2019

Next Level 2019 Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Next Level 2019, Muslim health care Dakwa, Abuja.

*AGURIN ALLAH MUKE NEMA*🍒 Tabbas Mun Yarda Da Cewar A Rayuwa Wani Yakan Iya Zama Gatan Wani Ammafa Wanda Allah Ya Zamant...
13/02/2025

*AGURIN ALLAH MUKE NEMA*

🍒 Tabbas Mun Yarda Da Cewar A Rayuwa Wani Yakan Iya Zama Gatan Wani Ammafa Wanda Allah Ya Zamanto Gatansa Shine Yafi Kowa Dacewa Mu A Tafiyar Siyasar *Hon.Amb.Dr. Abdul'aziz Alkasim Haske* Allah Muka Saka Agaba Muka Muka Mika Masa Dukkanin Al'amuranmu.

🍒 *Hon.Amb.Dr. Abdul'aziz Alkasim Haske* Gogaggen Matashin 'Dan Siyasane Wanda Yayi Fice Sannan Kuma Ya Ciri Tuta A Siyasar Karamar Hukumar Sabuwa Da Kewayenta Domin Kuwa Yar Manuniya Ta Nuna Irin Kishinsa Akan Karamar Hukumar Sabuwa.

🍒 *Hon.Amb.Dr. Abdul'aziz Alkasim Haske* Mutum Ne Wanda Babban Burinsa A Koda Yaushe Shine Yaga Nakasa Ya Tasa Sannan Kuma Karami Ya Zama Babba Domin Kuwa Cigaban Matasa Da Karamar Hukumar Sabuwa Shine Babban Abunda Ya Saka Agaba.

🍒 *Hon.Amb.Dr. Abdul'aziz Alkasim Haske* Dan Siyasane Wanda Babban Burinsa A Koda Yaushe Shine Yaga Ya Gina Matasa Ta Hanyar Tallafa Masu Akan Karatunsu Domin Ganin Suma Sun Dogara Da Kansu Domin Magance Shaye Shaye Zaman Banza Da Sauran Miyagun Ayyuka.

🍒 Idan Katsaya Kayi Dogon Nazari Zaka Gane Cewa Samun *Hon.Amb.Dr. Abdul'aziz Alkasim Haske* A Matsayin Wakilin Al,ummar Karamar Hukumar Sabuwa A Zauren Majalissar Jahar Katsina Wannan Ba Karamin Abun Alfahari Bane Agurin Al,ummah.

🍒 Idan Dai Har Batu Akeyi Na Jagora Nagari Kuma Mafi Chanchanta A Karamar Hukumar Sabuwa To *Hon.Amb.Dr. Abdul'aziz Alkasim Haske* Shine Answer Kuma Shine Zabin Talakawa In Sha Allah.

✍️.... *SIGN BY KHALID LAWAL INONO*

MUHAMMADUR RASULULLAH S. A W. 🥰🥰🥰
01/01/2024

MUHAMMADUR RASULULLAH S. A W. 🥰🥰🥰

08/07/2022

Today is the day of forgiveness as Allah forgave millions of Muslims on this day and therefore, we must also seek forgiveness from him. Happy Arafat Day.

05/08/2019
05/08/2019

Eid Al-Adha is Eid of sacrifice and commitment of Allah's orders. May Allah bless us with the same in all circles of life and help all amongst us, who are helpless, worried and waiting for his rehmat. Eid Mubarak!.

12/05/2019
12/05/2019

LADA DA SAKAMAKON YIN SALATI GA ANNABI ﷺ

Yin salati ga Annabi ﷺ wajibine akan dukkan musulmai baki daya,Kuma hakkin Annabi ﷺ akan dukkan al'umarsa suyi masa salati,musammama idan an ambaci sunansa,da ranar juma'a da daren juma'a,da bayan kiran sallah,da dukkan lokacin da kasami lokaci.

Yin salati ga Annabi ﷺ yana da falala da lada mai yawa,babban ladarsa shine,samun ceton Annabi ﷺ da samun kasanci da shi a ranar alqiyama da kuma sanin sunka a wajansa dukk lokacin da ka yi masa salati.

KADAN DAGA CIKIN LADA DA SAKAMAKON SALATI GA ANNABI ﷺ

1-Wanda yayi masa salati guda daya Allah zai yi masa guda goma.
@[صحيح : رواه مسلم].

2-Manzon Allah ﷺ zai mayar da sallama da salati ga dukkan wanda yayi masa.
@[حسن : رواه أحمد (٢٥٧/٢) ، وأبو داود(٢٠٤١) ، وحسنه الألباني في " صحيح الترغيب" ( ١٦٦٦)]

3-Allah yana sanyawa a isar da salatinka zuwa ga Manzon Allah ﷺ.
@[صحيح : رواه رواه النسائي في " عمل اليوم والليلة"(٦٦) ، وابن حبان في " الصحيح" (٩١٤) ، وصححه الألباني في "صحيح الترغيب"(١٦٦٤)].

4-Ana bujirowa Annabi ﷺ salatin dukkan wanda yayi salati a gare shi.
@[صحيح : رواه أحمد(٤/٧) ، وأبو داود(١٠٤٧) ، وابن ماجه (١٠٨٥) ، وابن حبان (٩٠٧) ، والحاكم (٢٧٨/١) وصححه].

5-Wanda ya yawaita salati ga Manzon Allah ﷺ, Allah yana yaye masa bakin ciki kuma ya gafarta masa zunubansa.
@ﻗﺎﻝ ﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ : ﺣَﺪِﻳﺚٌ ﺣَﺴَﻦٌ ﺻَﺤِﻴﺢٌ . ﻭﺣﺴﻨﻪ ﺍﻟﻤﻨﺬﺭﻱ ﻓﻲ ‏( ﺍﻟﺘﺮﻏﻴﺐ ﻭﺍﻟﺘﺮﻫﻴﺐ ‏) ، ﻭﻛﺬﺍ ﺣﺴﻨﻪ ﺍﻟﺤﺎﻓﻆ ﻓﻲ " ﺍﻟﻔﺘﺢ " ‏( 11/168 ‏) ، ﻭﺃﺷﺎﺭ ﺍﻟﺒﻴﻬﻘﻲ ﻓﻲ " ﺍﻟﺸﻌﺐ " ‏( 2/215 ‏) ﺇﻟﻰ ﺗﻘﻮﻳﺘﻪ ، ﻭﺻﺤﺤﻪ ﺍﻷﻟﺒﺎﻧﻲ ﻓﻲ " ﺻﺤﻴﺢ ﺍﻟﺘﺮﻏﻴﺐ " ‏( 1670 ‏) ﻭﻏﻴﺮﻩ

6-Wanda ya yawaita salati ga Annabi ﷺ,yana samun ceton Annabi ﷺ, a gobe alqiyama.
@ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ
@ﺭﻭﺍﻩ ﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ ﻭﻗﺎﻝ : ﺣﺪﻳﺚ ﺣﺴﻦ ‏)

7-Mai yawaita salati ga Annabi ﷺ, yana samu lada mai yawa domin,za'a rubuta masa lada goma kuma a kankare masa zunubai guda goma kuma a daukaka darajarsa sau goma.
@صحيح الجامع

Wannan kadan kenan daga cikin romon lada da ake samu cikin yiwa Manzon Allah ﷺ salati.

Allah ya bamu ikon yi masa salati ko kuma koyi da shi acikin dukkan ibadar mu.

‏« ﺍﻟﻠﻬﻢَّ ﺻﻞِّ ﻋﻠﻰ ﻣﺤﻤَّﺪ ﻭﻋﻠﻰ ﺁﻝ ﻣﺤﻤَّﺪ، ﻛﻤﺎ ﺻﻠﻴﺖَ ﻋﻠﻰ ﺇﺑﺮﺍﻫﻴﻢ ﻭﻋﻠﻰ ﺁﻝ ﺇﺑﺮﺍﻫﻴﻢ؛ ﺇﻧَّﻚ ﺣﻤﻴﺪٌ ﻣﺠﻴﺪ . ﺍﻟﻠﻬﻢَّ ﺑﺎﺭِﻙ ﻋﻠﻰ ﻣﺤﻤَّﺪ ﻭﻋﻠﻰ ﺁﻝ ﻣﺤﻤَّﺪ، ﻛﻤﺎ ﺑﺎﺭﻛﺖَ ﻋﻠﻰ ﺇﺑﺮﺍﻫﻴﻢ ﻭﻋﻠﻰ ﺁﻝ ﺇﺑﺮﺍﻫﻴﻢ؛ ﺇﻧَّﻚ ﺣﻤﻴﺪٌ ﻣﺠﻴﺪ ‏»

27/02/2019

Munshiga next level... Congratulations Nigerian

Address

Muslim Health Care Dakwa
Abuja

Telephone

+2348117446460

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Next Level 2019 posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Practice

Send a message to Next Level 2019:

Share

Share on Facebook Share on Twitter Share on LinkedIn
Share on Pinterest Share on Reddit Share via Email
Share on WhatsApp Share on Instagram Share on Telegram