AURE KO SAKII

AURE KO SAKII MASHA ALLAH
MASHA
ALLAHUAKBAR

TASHIN HANKALI🙆🏽‍♂️🙆🏽‍♂️🙆🏽‍♂️TIRƘASHI: Wannan Ita Ce Gimbiyar Da Mazaje 13 Su Ka Kãșĥē Kansu Saboda Ta Ƙi Aureɲsu.Gimbiy...
16/02/2026

TASHIN HANKALI🙆🏽‍♂️🙆🏽‍♂️🙆🏽‍♂️
TIRƘASHI: Wannan Ita Ce Gimbiyar Da Mazaje 13 Su Ka Kãșĥē Kansu Saboda Ta Ƙi Aureɲsu.

Gimbiya Fatemeh Khanum “Esmat al-Dowleh kenan, wacce ake yi wa laƙabi Da (Meme), tarihi ya nuna saboda tsananin kyawunta mazaje sha uku ne s**a ķãșhē kaɲșu saboda ta ƙi ta aure su. Wannan santaleliyar macen ɗiya ce ga sarkin Iran, Nasir al-Din Shah Qajar.

Tsananin soyayyar ta ya sa mazaje da dama sun zubar da hawayē wasu kuma rãshiɲ lafiya har ta kai wasu ma sun ķãșĥē kawunãɲ su saboda ta ƙi amince musu.

Shin idan ace ka samu damar rayuwa a loƙacin ta me za ka yi domin ka mallake ta?

TACE WAI...Irin wannan Mijin👱 Take fatan samu Wanda bashida banbanci da maha 🏃sai yadda Tace haka zaiyi💃
15/02/2026

TACE WAI...
Irin wannan Mijin👱 Take fatan samu Wanda bashida banbanci da maha 🏃sai yadda Tace haka zaiyi💃

*ILLOLIN YIN MAƊIGO (LE***AN) GUDA GOMA...(1)*  *1. Saɓa wa koyarwar Musulunci* (a) Tsarin Musulunci game da jima’iMusul...
15/02/2026

*ILLOLIN YIN MAƊIGO (LE***AN) GUDA GOMA...(1)*

*1. Saɓa wa koyarwar Musulunci*

(a) Tsarin Musulunci game da jima’i

Musulunci ya zo da tsari mai tsabta da kariya game da sha’awar ɗan Adam. Ba ya musanta sha’awa, amma ya ƙayade ta zuwa hanya guda halal:
Aure tsakanin namiji da mace.

Dalilin hakan shine:

kare mutunci da kunya,

kiyaye tsarkin zuciya da jiki,

gina iyali mai ƙarfi,

da tabbatar da lafiya da zaman lafiya a al’umma.

Duk wata alaƙar jima’i da ta fita daga wannan tsari—ko tsakanin namiji da mace ba tare da aure ba, ko tsakanin jinsi ɗaya watau, mace da mace, to haramun ne.

(b) Aure shine ginshiƙin halaccin jima’i

A Musulunci:

Jima’i ba wasa bane, ibada ce idan aka yi ta ta halal.

Aure yana sa alaƙar jima’i ta zama:

halal,

mai lada,

mai gina al’umma.

Idan babu aure:

babu alhaki,

babu kariya ta shari’a,

babu cikar manufar da Allah Ya tanada.

Saboda haka, duk wata jin daɗin jima’i da ba ta cikin aure tana karya wannan tsari na Allah.

(c) Karya ƙa’idar tsare farji

Ɗaya daga cikin manyan siffofin mumini a Musulunci shi ne:

tsare farji,

nisantar alfasha da abinda ke kaiwa gare ta.

Yin alaƙar jima’i a tsakanin mace da mace, yana

raunana tsoron Allah,

sa zuciya ta saba da alfasha,

rage darajar ibada a zuciyar mutum.

Wannan kai tsaye saɓo ne ga tarbiyyar Musulunci.

(d) Saɓa wa dabi’ar da Allah Ya halitta

Musulunci yana koyar da cewa:

Allah Ya halicci namiji da mace,

Ya haɗa su ne domin:

natsuwa,

soyayya,

tausayi,

da ci gaban zuri’a.

Alaƙar jima’i tsakanin jinsi ɗaya, watau Maɗigo (le***an)

ba ta cika wannan manufa ba,

ba ta samar da iyali na halitta ba,

tana karya tsarin da Allah Ya kafa.

Saboda haka ana kallonta a matsayin fita daga hanya madaidaiciya.

(e) Tasiri ga mutum da al’umma

Saɓa wa wannan koyarwa yana iya haifar da:

rikicewar tunani da ɗabi’a,

rage kunya da mutunci,

lalacewar tsarin iyali,

da yawaitar alfasha a al’umma.

Musulunci yana rufe ƙofofin da ke kaiwa irin wannan lalacewa tun daga tushe.

ALAMOMIN DA KE NUNA MACE TA GAMSU KO BATA GAMSU BA.Fitar Karan mace ayayin Ibadan aure alamace Dake nuna cewa ta gamsu s...
15/02/2026

ALAMOMIN DA KE NUNA MACE TA GAMSU KO BATA GAMSU BA.

Fitar Karan mace ayayin Ibadan aure alamace Dake nuna cewa ta gamsu shin matarka ta taba Kara ko ido take zirama ayayin Ibadan aure alamar guda 5 Dake nuna ta gamsu har ma tayi Karan Nan alamar rashin wannan Karan daga namiji guda 7 da Bai iya gamsar da ita ba

🕊️ Alamomin mace ta gamsu sosai yayin jima’i

1. Numfashinta ya canza – tana fara yin numfashi da sauri ko zurfi saboda jin daɗi.

2. Ta saki jikinta gaba ɗaya – ba ta ƙara riƙe kanta, jikinta yana nuna nutsuwa da jin daɗi.

3. Idonta yana rufewa ko zirga-zirga – wasu mata idan suna gamsuwa idonsu yana tafiya sama ko suna rufe su saboda jin daɗi.

4. Karan mace – wannan karan ba lallai ya zama da ƙarfi ba, amma yakan fito da kansa saboda gamsuwa.

5. Cikin jikinta yana matsewa – farjinta yana matse gaba saboda jin daɗi sosai.

⚠️ Alamomin mace ba ta gamsu ba

1. Tana shiru ko tana nuna gajiya ba tare da nishadi ba.

2. Ba ta nuna wani motsi na farin ciki ko jin daɗi.

3. Tana ƙoƙarin ganin an gama da wuri.

4. Idonta ko jikinta ba ya nuna sha’awa.

5. Bayan an gama, ta nuna kamar bata ji daɗi ba.

6. Ba ta nuna kusanci ko ƙauna bayan an gama.

7. A wasu lokuta tana guje wa jima’i gaba ɗaya

Maza a nemi magani agyara Sunnah aure.

‎Babu Kukan Da Yafi Ciwo Da Kona Zuciya,‎kamar ranar da zuciya ta rabu da abin da take matuƙar ƙauna.‎Mafi muni cikin ku...
13/02/2026

‎Babu Kukan Da Yafi Ciwo Da Kona Zuciya,
‎kamar ranar da zuciya ta rabu da abin da take matuƙar ƙauna.
‎Mafi muni cikin kukan rayuwa,
‎shi ne ranar da zuciya ta saki abin da take rayuwa da shi.
‎Ranar rabuwa da masoyi,
Ba kuka ake yi ba, zuciya ce ke fashewa.
‎Ba kowa ke fahimtar wannan ciwon ba.

*Mu kiyayi bin diddigi da yaɗa kuskuren wasu, kuma kada mu yi farin ciki da Don bala'i ya sami wani. Kowa da abin da yak...
12/02/2026

*Mu kiyayi bin diddigi da yaɗa kuskuren wasu,
kuma kada mu yi farin ciki da Don bala'i ya sami wani.
Kowa da abin da yake ɓoye a rayuwarsa. Mu kasance masu rufa asiri, masu mutunta juna, domin mutunci shi ne ginshiƙin zaman lafiya.*

TOH KUNDAIJI RIJALU...'Yan mata sun fara kokawa kan yadda samari ke kin kula su a hanya.🙄
10/02/2026

TOH KUNDAIJI RIJALU...
'Yan mata sun fara kokawa kan yadda samari ke kin kula su a hanya.🙄

ALLAAH ka kuɓutar da BayinKaYa UBANGIJI ALLAH KA tsare bayinka daga fadawa hannu azzalumai Masu cutar da AL'UMMA. Ameen ...
10/02/2026

ALLAAH ka kuɓutar da BayinKa
Ya UBANGIJI ALLAH KA tsare bayinka daga fadawa hannu azzalumai Masu cutar da AL'UMMA.
Ameen Ya Hayyu ya Qayyuum. 😭😭😭

Rijalu kuce Ameen.Allah ya baku kudi ku kara Aure
09/02/2026

Rijalu kuce Ameen.
Allah ya baku kudi ku kara Aure

09/02/2026

Alhamdulillah

JARUNTA A ZUCIYA TAKE.NAMIJI ZAI IYA KAIWA KARFE 1:00 NA DARE IDONSA BIYU... Sannan ya tashi karfe 4:00 na asuba yaje ya...
07/02/2026

JARUNTA A ZUCIYA TAKE.
NAMIJI ZAI IYA KAIWA KARFE 1:00 NA DARE IDONSA BIYU...
Sannan ya tashi karfe 4:00 na asuba yaje yayi sallah ya fita nema.

Alhali ana bin sa Bashi.
Aljihunsa Babu ko sisi.
Babu mai taimakonsa sai Shi kadai.

Amma duk da haka, zaka ga yana murmushi, yana da Yakini mai karfi a cikin zuciyarsa cewa:
"Watarana komai zai yi daidai, kuma watarana sai labari."

WANNAN SHINE AKE KIRA NAMIJI.

Duk tsananin da kake ciki, kada ka fidda rai. Gobe ta Allah ce.

Address

Zaria
Kaduna
AURE

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when AURE KO SAKII posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Share on Facebook Share on Twitter Share on LinkedIn
Share on Pinterest Share on Reddit Share via Email
Share on WhatsApp Share on Instagram Share on Telegram