12/04/2026
KIRA NA GAGGAWA ZUWA GA GWAMNATI DA HUKUMA.
Wannan mutumin Dan jahar gombe ne ya tsallaka Jan layin da ba,a tsallaka shi Kuma a cigaba da rayuwa.
Ya fitu fili yayi zagi da Shugaba manzon tsira annabi Muhammad (s.a.w)
Mu masu bin dokane Kuma bama goyan bayan daukan doka a hannu, alhakin gwamnati ne da HUKUMA su kamashi a duk in da yake domin Zar tar Mai da hukun cin da yadace dashi.
Rayuwar mu da duk abun da muka Tara fansace ga manzon tsira annabi Muhammad (SAW)