Dokin kara

Dokin kara ingantattun Labarai da ɗumi-ɗuminsu

Kasa da sa'o'i 24 da ambaliyar ruwa, Gwamnatin Dikko Radda ta fara gina magudanan ruwa a duk inda ake bukatarsuGwamnatin...
07/07/2023

Kasa da sa'o'i 24 da ambaliyar ruwa, Gwamnatin Dikko Radda ta fara gina magudanan ruwa a duk inda ake bukatarsu

Gwamnatin jihar Katsina ta ba da wani umurnin gaggawa na ginawa tare da fadada magudanan ruwan da ake da su musamman cikin kwaryar birnin Katsina.

Gwamnan jihar Malam Dikko Umaru Radda ta hannun mataimakinsa Faruq Lawal Jobe ta ce hakan zai ba ruwa damar wucewa salin-alin a duk lokacin da aka samu mamakon ruwan sama.

A lokacin da yake ganawa da manema labarai a lokacin da ya ziyarci inda aka samu ambaliyar ruwan, Hon. Faruq Jobe, ya ce gwamnatin jihar karkashin jagorancin Malam Dikko Umaru Radda ta yi umurnin gaggawa na a sake buda magudanan ruwa a inda ba su wadata ba, da kuma gina sabbi a duk inda babu, domin ruwan ya samu damar wucewa ba tare da ya yi ambaliya ga gidaje da dukiyoyin al'umma ba.

Da wannan umurni na Gwamnatin Malam Dikko Radda, kamfanin da aka baaikin, zai kammala cikin kankanin lokaci ganin yadda damina ke kara inganta.

SSA Isah Miqdad,
Ofishin Daraktan Yada Labarai.
7/07/2023.

04/09/2022

Gunner's!😅😅🚶

Hawan tebarin Arsenal 😅😅

04/09/2022

Dalilan mawaki Dauda kahutu Rarara na barin Jam'iyyar APC.

Voice of the voiceless
31/08/2022

Voice of the voiceless

ingantattun Labarai da ɗumi-ɗuminsu

Address

Dan Kore
Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dokin kara posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Share on Facebook Share on Twitter Share on LinkedIn
Share on Pinterest Share on Reddit Share via Email
Share on WhatsApp Share on Instagram Share on Telegram